Skip to content
1 Sarakuna 16:3-4

1 Sarakuna 16:3-4

3
Saboda haka ina gab da cinye Ba’asha da gidansa, zan kuma mai da gidanka kamar na Yerobowam ɗan Nebat.
4
Karnuka za su cinye waɗanda suke na Ba’asha da suka mutu a birni, tsuntsaye kuma za su cinye waɗanda suka mutu a jeji.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options