Skip to content
1 Sarakuna 12:29-30

1 Sarakuna 12:29-30

29
Sai ya kafa ɗaya a Betel, ɗaya kuma a Dan.
30
Wannan ya zama zunubi, gama mutane suna tafiya yin wa wannan da yake a Betel sujada, su kuma je har Dan don su yi wa ɗayan sujada.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options