Skip to content
1 Sarakuna 11:19-20

1 Sarakuna 11:19-20

19
Fir’auna ya ji daɗin Hadad har ya ba shi ’yar’uwar matarsa, Sarauniya Tafenes, aure.
20
’Yar’uwar Tafenes ta haifi masa ɗa wanda ya kira Genubat, wanda Tafenes ta yi renonsa a fadan sarki. A can, Genubat ya yi zama da ’ya’yan Fir’auna.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options