Skip to content
1 Korintiyawa 7:22-23

1 Korintiyawa 7:22-23

22
Gama wanda yake bawa sa’ad da Ubangiji ya kira shi, ’yantacce ne na Ubangiji; haka ma, wanda yake ’yantacce sa’ad da aka kira shi, bawa ne na Kiristi.
23
Da tsada fa aka saye ku, kada ku zama bayin mutane.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options