Skip to content
1 Korintiyawa 7:10-11

1 Korintiyawa 7:10-11

10
Ga waɗanda suke da aure kuwa ina ba da wannan umarni (ba ni ba, amma Ubangiji) cewa kada mace ta rabu da mijinta.
11
In kuwa ta rabu da shi, sai ta kasance ba aure, ko kuma ta sāke shiryawa da mijinta. Kada miji kuma yă saki matarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options