Skip to content
1 Korintiyawa 3:6-7

1 Korintiyawa 3:6-7

6
Ni na shuka iri, Afollos kuma ya yi banruwa, amma Allah ne ya sa irin ya yi girma.
7
Don haka, da wanda ya yi shuki, da wanda ya yi banruwa, ba a bakin kome suke ba, sai dai Allah kaɗai, mai sa abubuwa su yi girma.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options