Skip to content
1 Korintiyawa 3:16-17

1 Korintiyawa 3:16-17

16
Ashe, ba ku sani ba cewa ku kanku haikalin Allah ne, Ruhun Allah kuma yana zaune a cikinku?
17
Duk wanda ya ɓata haikalin Allah, Allah zai ɓata shi, don haikalin Allah mai tsarki ne, ku ne kuwa haikalin nan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options