Skip to content
1 Korintiyawa 2:1-3

1 Korintiyawa 2:1-3

1
Da na zo wurinku ’yan’uwa, ban zo da iya magana ko wani mafificin hikima yayinda na yi muku shelar shaida game da Allah ba.
2
Don na ƙudura a raina sa’ad da nake tare da ku cewa ba zan mai da hankali ga kome ba sai dai Yesu Kiristi wanda aka gicciye.
3
Na zo wurinku cikin rashin ƙarfi da tsoro, da rawan jiki ƙwarai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options