Skip to content
1 Korintiyawa 16:3-4

1 Korintiyawa 16:3-4

3
In kuwa na iso sai in ba da wasiƙun gabatarwa ga mutanen da kuka amince da su, in kuma aike su da taimakonku zuwa Urushalima.
4
In kuma ya dace in tafi, to, sai su tafi tare da ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options