Skip to content
1 Korintiyawa 16:1-2

1 Korintiyawa 16:1-2

1
To, game da tara kuɗi domin taimakon mutanen Allah, ku yi abin da na gaya wa ikkilisiyoyin Galatiyawa.
2
A ranar farko ta kowace mako, ya kamata kowannenku yă keɓe ’yan kuɗi bisa ga abin da yake samu, yă ajiye, ba sai na zo kafin a tara taimakon ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options