Skip to content
1 Korintiyawa 15:56-57

1 Korintiyawa 15:56-57

56
Zunubi ne yake ba wa mutuwa dafi, Doka kuma take ba wa zunubi iko.
57
Amma godiya ga Allah! Shi ne ya ba mu nasara ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options