Skip to content
1 Korintiyawa 14:27-28

1 Korintiyawa 14:27-28

27
In kuwa waɗansu za su yi magana a wani harshe, to, kada su fi mutum biyu ko uku, kuma a yi bi da bi, wani kuma yă fassara.
28
In babu mai fassara, sai mai magana yă yi shiru a cikin ikkilisiya, yă yi wa kansa magana da kuma Allah.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options