1 Korintiyawa 12:25-27
25
don kada rarrabuwa ta kasance a jiki, sai dai gaɓoɓin jiki su kula da juna.
26
In wata gaɓa tana a damuwa, duk sai su damu tare. In kuma an ɗaukaka wata gaɓa, sai duk su yi farin ciki tare.
27
To, ku jikin Kiristi ne, kowannenku kuwa gaɓarsa ne.