Skip to content
1 Korintiyawa 12:25-27

1 Korintiyawa 12:25-27

25
don kada rarrabuwa ta kasance a jiki, sai dai gaɓoɓin jiki su kula da juna.
26
In wata gaɓa tana a damuwa, duk sai su damu tare. In kuma an ɗaukaka wata gaɓa, sai duk su yi farin ciki tare.
27
To, ku jikin Kiristi ne, kowannenku kuwa gaɓarsa ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options