Skip to content
1 Korintiyawa 12:2

1 Korintiyawa 12:2

Ana nuna aya 2 tare da mahallin da ke kewaye.
1
To, game da baye-baye na ruhaniya, ’yan’uwa, ba na so ku kasance da rashin sani.
2
Kun san cewa sa’ad da kuke masu bautar gumaka, ya zama, an shawo kanku, aka kuma ɓad da ku ga bin gumaka marasa magana.
3
Saboda haka, ina gaya muku cewa ba wani mai magana da ikon Ruhun Allah da zai ce, “Yesu la’ananne ne,” haka kuma ba wanda zai ce, “Yesu Ubangiji ne,” sai wanda Ruhu Mai Tsarki yake bi da shi.
4
Akwai baye-baye iri dabam-dabam, amma Ruhu ɗaya ne.
5
Akwai hidimomi iri-iri, amma Ubangiji ɗaya ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options