1 Korintiyawa 10:28-30
28
Sai dai in wani ya ce muku, “Ai, wannan an miƙa ne wa gunki,” to, kada ku ci, saboda duban mutuncin wannan da ya gaya muku, don kuma lamiri yă kasance babu laifi
29
ina nufin lamirin wancan mutum ne fa, ba naku ba. Don me lamirin wani zai shari’anta ’yancina?
30
In na ci abinci da godiya, don me za a zarge ni a kan abin da na ci da godiya ga Allah?
Settings