Skip to content
1 Korintiyawa 1:17-18

1 Korintiyawa 1:17-18

17
Gama Kiristi bai aike ni yin baftisma ba, sai dai wa’azin bishara ba da kalmomin hikimar mutum ba, domin kada gicciyen Kiristi ya rasa ikonsa.
18
Gama saƙon gicciye wauta ne ga waɗanda suke hallaka, amma a gare mu, mu da ake ceto, ikon Allah ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options