Skip to content
1 Tarihi 2:16-17

1 Tarihi 2:16-17

16
’Yan’uwansu mata su ne Zeruhiya da Abigiyel. ’Ya’yan Zeruhiya maza guda uku su ne Abishai, Yowab da Asahel.
17
Abigiyel ita ce mahaifiyar Amasa, wanda mahaifinsa shi ne Yeter mutumin Ishmayel.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options