Skip to content
1 Tarihi 16:2-3

1 Tarihi 16:2-3

2
Bayan Dawuda ya gama miƙa hadayu na ƙonawa da hadayu na salama, sai ya albarkaci mutane a cikin sunan Ubangiji.
3
Sa’an nan ya ba da dunƙulen burodi da wainar dabino da kuma kauɗar zabibi ga kowane mutumin Isra’ila namiji da ta mace.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options