Skip to content
1 Tarihi 16:1-2

1 Tarihi 16:1-2

1
Suka fa kawo akwatin alkawarin Allah, suka sa a cikin tentin da Dawuda ya kafa dominsa, suka kuma miƙa hadayun ƙonawa da hadayu na salama a gaban Allah.
2
Bayan Dawuda ya gama miƙa hadayu na ƙonawa da hadayu na salama, sai ya albarkaci mutane a cikin sunan Ubangiji.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options