Skip to content

Zalmon

1 verse

32.2300, 35.2700 Duba a Google Maps

Ayoyin da suka ambaci Zalmon

  1. sai Abimelek da dukan mutanensa suka haura zuwa Dutsen Zalmon. Sai ya ɗauki gatari ya sassare waɗansu rassa, waɗanda ya sa a kafaɗunsa. Ya umarci mutanen da suke tare da shi ya ce, “Sauri, ku yi abin da kuka ga na yi!”