Tsallake zuwa abun ciki

Loruhamah

2 ayoyi · 4 'yan gida

An kuma san shi da: Lo-ruhamah

Ayoyin da suka ambaci Loruhamah

  1. Gomer ta sāke ɗauki ciki ta kuma haifi ’ya mace. Sai Ubangiji ya ce wa Hosiya, “Ka ba ta suna, Lo-Ruhama, gama ba zan ƙara nuna wa gidan Isra’ila ƙauna ba, har da zan gafarta musu.

  2. Bayan ta yaye Lo-Ruhama, sai Gomer ta sāke haifi wani ɗa namiji.