Skip to content

Hadad

3 ayoyi · 1 ɗan gida

An kuma san shi da: Hadar

Ayoyin da suka ambaci Hadad

  1. Sa’ad da Ba’al-Hanan ɗan Akbor ya rasu, Hadad ya gāje shi. Sunan birninsa shi ne Fau, kuma sunan matarsa Mehetabel ce ’yar Matired, jikanyar Me-Zahab.

  2. Sa’ad da Ba’al-Hanan ya mutu, Hadad ya gāje shi a matsayin sarki. Aka kira birninsa Fau, sunan matarsa kuwa Mehetabel ’yar Matired, ’yar Me-Zahab.

  3. Hadad shi ma ya mutu. Manyan Edom su ne, Timna, Alwa, Yetet