Skip to content
Zefaniya 1:7-8

Zefaniya 1:7-8

7
Ku yi shiru a gaban Ubangiji Mai Iko Duka, gama ranar Ubangiji ta yi kusa. Ubangiji ya shirya hadaya; ya kuma tsarkake waɗanda ya gayyato.
8
“A ranar hadayar Ubangiji zan hukunta sarakuna da kuma ’ya’yan sarakuna da duk waɗanda suke sanye da rigunan ƙasashen waje.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options