Skip to content
Zakariya 8:7-8

Zakariya 8:7-8

7
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Zan ceci mutanena daga ƙasashen gabas da yamma.
8
Zan komo da su su zauna a Urushalima; za su zama mutanena, ni kuwa zan zama amintaccen Allahnsu mai adalci.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options