Skip to content
Zakariya 8:4-5

Zakariya 8:4-5

4
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Tsofaffi maza da mata za su sāke zauna a titunan Urushalima, kowanne da sanda a hannu saboda tsufa.
5
Titunan birnin za su cika da samari da ’yan mata suna wasa.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options