Skip to content
Zakariya 8:4-5

Zakariya 8:4-5

4
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Tsofaffi maza da mata za su sāke zauna a titunan Urushalima, kowanne da sanda a hannu saboda tsufa.
5
Titunan birnin za su cika da samari da ’yan mata suna wasa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options