Fò sí àkóónú
Zakariya 8:3-5

Zakariya 8:3-5

3
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Zan koma Sihiyona in zauna a Urushalima. Sa’an nan za a kira Urushalima Birnin Gaskiya, a kuma kira dutsen Ubangiji Maɗaukaki Dutse Mai Tsarki.”
4
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Tsofaffi maza da mata za su sāke zauna a titunan Urushalima, kowanne da sanda a hannu saboda tsufa.
5
Titunan birnin za su cika da samari da ’yan mata suna wasa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options