Skip to content
Zakariya 7:5-6

Zakariya 7:5-6

5
“Ka tambayi dukan mutanen ƙasar da firistoci cewa, ‘Sa’ad da kuka yi makoki da azumi a wata na biyar da na bakwai dukan shekaru saba’in nan, a ainihi saboda ni kuka yi azumi?
6
Kuma sa’ad da kuke ci kuke sha, ba kanku kuke yi wa shagali ba?
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options