Skip to content
Zakariya 5:9-11

Zakariya 5:9-11

9
Na ɗaga idona sama, sai ga mata biyu a gabana, iska tana hura fikafikansu! Suna da fikafikai kamar na shamuwa, suka kuma ɗaga kwandon sama.
10
Na tambayi mala’ikan da yake magana da ni na ce, “Ina za ku kai kwandon?”
11
Ya amsa ya ce, “Zuwa ƙasar Babiloniya don a gina masa haikali. Sa’ad da aka gama ginin, za a ajiye shi a ciki.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options