Skip to content
Zakariya 5:1-2

Zakariya 5:1-2

1
Na sāke dubawa sai ga naɗaɗɗen littafi mai firiya a gabana!
2
Sai ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani?” Sai na amsa na ce, “Na ga naɗaɗɗen littafi mai firiya, tsawonsa ƙafa talatin da fāɗinsa kuma ƙafa goma sha biyar.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options