Skip to content
Romawa 9:30-32

Romawa 9:30-32

30
Me za mu ce ke nan? Ai, Al’ummai da ba su nemi adalci ba, sun same shi, adalcin da yake ta wurin bangaskiya;
31
amma Isra’ila da suka yi ƙwazo wajen bin Dokar adalci, ba su same shi ba.
32
Don me? Domin sun yi ƙwazo wajen binta ba ta wurin bangaskiya ba sai dai ta wurin ayyuka. Sun yi tuntuɓe a kan “dutsen sa tuntuɓe.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options