Skip to content
Romawa 9:30-31

Romawa 9:30-31

30
Me za mu ce ke nan? Ai, Al’ummai da ba su nemi adalci ba, sun same shi, adalcin da yake ta wurin bangaskiya;
31
amma Isra’ila da suka yi ƙwazo wajen bin Dokar adalci, ba su same shi ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options