Skip to content
Romawa 9:17-18

Romawa 9:17-18

17
Gama Nassi ya ce wa Fir’auna, “Na ɗaga ka saboda wannan manufa, saboda in nuna ikona a cikinka domin kuma a shaida sunana a duniya duka.”
18
Saboda haka Allah yana nuna jinƙai ga wanda yake so, yana kuma taurara zuciyar wanda yake so.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options