Skip to content
Romawa 6:17-18

Romawa 6:17-18

17
Amma godiya ga Allah don ko da yake a dā ku bayi ne ga ikon zunubi, da dukan zuciyarku kun yi biyayya ga irin koyarwar da aka danƙa muku.
18
An ’yanta ku daga zunubi, kun kuma zama bayi ga aikin adalci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options