Skip to content
Romawa 4:20-22

Romawa 4:20-22

20
Duk da haka bai yi shakka ta wurin rashin bangaskiya game da alkawarin Allah ba, sai ma ya ƙara ƙarfafa ga bangaskiyarsa, ya kuma ɗaukaka Allah,
21
yana kuma da cikakken tabbaci cewa Allah yana da iko yă cika abin da ya yi alkawari.
22
Shi ya sa, “aka lissafta adalci a gare shi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options