Skip to content
Romawa 3:5-7

Romawa 3:5-7

5
Amma in rashin adalcinmu ya bayyana adalcin Allah a fili, me za mu ce ke nan? Za mu ce Allah ya yi rashin adalci ke nan da ya saukar da fushinsa a kanmu? (Ina magana kamar yadda mutum zai yi ne.)
6
Sam, ko kusa! Da a ce haka ne, ta yaya Allah zai shari’anta duniya?
7
Wani zai iya ce, “In a dalilin ƙaryata, gaskiyar Allah ta ƙara bayyana, har aka ƙara ɗaukaka shi, to, ta yaya zan zama mai zunubi, in ƙaryata tana kawo ɗaukaka ga Allah?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options