Skip to content
Romawa 2:17-20

Romawa 2:17-20

17
To, kai, da kake kiran kanka mutumin Yahuda; in kana dogara ga doka kana kuma taƙama da dangantakarka da Allah;
18
in ka san nufinsa ka kuma amince da abin da yake mafifici domin an koyar da kai bisa ga doka;
19
in ka tabbata cewa kai jagora ne ga makafi, haske ga waɗanda suke cikin duhu,
20
mai koyar da masu wauta, malamin jarirai, domin a cikin dokar ce akwai sani da gaskiya
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options