Skip to content
Romawa 14:10-12

Romawa 14:10-12

10
Kai kuwa, don me kake ganin laifin ɗan’uwanka? Ko kuma don me kake rena ɗan’uwanka? Gama duk za mu tsaya a gaban kujerar shari’ar Allah.
11
A rubuce yake cewa, “ ‘Muddin ina raye,’ in ji Ubangiji, ‘kowace gwiwa za tă durƙusa a gabana; kowane harshe kuma zai furta wa Allah.’ ”
12
Don haka kowannenmu zai ba da lissafin kansa ga Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options