Skip to content
Romawa 1:21-22

Romawa 1:21-22

21
Gama ko da yake sun san Allah, ba su ɗaukaka shi a matsayin Allah ko su gode masa ba, sai dai tunaninsu ya zama banza, zukatansu masu wauta kuma suka duhunta.
22
Ko da yake sun ɗauka su masu hikima ne, sai suka zama wawaye,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options