Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 9:13-14

Ru’uya ta Yohanna 9:13-14

13
Mala’ika na shida ya busa ƙahonsa, sai na ji murya tana fitowa daga ƙahonin bagaden zinariya da suke a gaban Allah.
14
Ta ce wa mala’ika na shida da yake da ƙahon, “Ka saki mala’iku huɗun nan da suke a daure a babban kogin Yuferites.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options