דלג לתוכן
Ru’uya ta Yohanna 22:1-2

Ru’uya ta Yohanna 22:1-2

1
Sai mala’ikan ya nuna mini kogin ruwan rai, mai ƙyalli kamar madubi, yana gangarawa daga kursiyin Allah da na Ɗan Ragon,
2
yana bin tsakiyar babban titi na birnin. A kowane gefen kogin akwai itacen rai mai ba da ’ya’ya goma sha biyu, yana ba da ’ya’yansa kowane wata. Ganyayen itacen kuwa saboda warkar da al’ummai ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options