Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 21:22-23

Ru’uya ta Yohanna 21:22-23

22
Ban ga haikali a cikin birnin ba, domin Ubangiji Allah Maɗaukaki da kuma Ɗan Ragon ne haikalin birnin.
23
Birnin ba ya bukatar rana ko wata su haskaka shi, gama ɗaukakar Allah tana ba shi haske, Ɗan Ragon kuwa shi ne fitilar birnin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options