تخطَّ إلى المحتوى
Ru’uya ta Yohanna 20:5-6

Ru’uya ta Yohanna 20:5-6

5
(Sauran matattu ba su sāke rayuwa ba, sai da shekaru dubun nan suka cika.) Wannan fa shi ne tashin matattu na farko.
6
Masu albarka da kuma tsarki ne waɗanda suke da rabo a tashin matattu na farko. Mutuwa ta biyu ba ta da iko a kansu, sai dai za su zama firistocin Allah da kuma na Kiristi za su kuma yi mulki tare da shi na shekaru dubu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options