Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 20:14-15

Ru’uya ta Yohanna 20:14-15

14
Sa’an nan aka jefar da mutuwa da kuma Hades cikin tafkin wuta. Tafkin wutar nan kuwa shi ne mutuwa ta biyu.
15
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce a cikin littafin rai ba, an jefar da shi cikin tafkin wutar nan.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options