Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 2:26-27

Ru’uya ta Yohanna 2:26-27

26
Gare shi wanda ya ci nasara ya kuma aikata nufina har ƙarshe, zan ba shi iko a kan al’ummai.
27
‘Zai yi mulki a kansu da sandar sarauta ta ƙarfe, zai farfashe su, kamar tukwanen yumɓu’kamar yadda na karɓi iko daga Ubana.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options