Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 19:1-2

Ru’uya ta Yohanna 19:1-2

1
Bayan wannan sai na ji abin da ya yi kamar ƙasaitaccen taron mutane a sama, suna cewa, “Halleluya! Ceto da ɗaukaka da iko sun tabbata ga Allahnmu,
2
gama hukuncinsa daidai ne, mai adalci kuma. Ya hukunta babbar karuwan nan wadda ta ɓata duniya da zinace zinacenta. Ya rama jinin bayinsa a kanta.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options