Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 16:6-7

Ru’uya ta Yohanna 16:6-7

6
gama sun zub da jinin tsarkakanka da kuma annabawanka, ka kuwa ba su jini su sha, yadda ya dace da su.”
7
Na kuma ji bagaden ya amsa, “I, Ubangiji Allah, Maɗaukaki, hukuntanka daidai yake na adalci ne kuma.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options