Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 11:11-12

Ru’uya ta Yohanna 11:11-12

11
Amma bayan kwana uku da rabi ɗin numfashin rai daga Allah ya shige su, suka kuwa tashi tsaye, tsoro kuma ya kama waɗanda suka gan su.
12
Sai suka ji wata babbar murya daga sama tana ce musu, “Ku hauro nan.” Suka kuwa haura zuwa sama cikin girgije, yayinda abokan gābansu suna kallo.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options