Skip to content
Zabura 96:7-8

Zabura 96:7-8

7
Ku ba wa Ubangiji, ya iyalan al’ummai ku ba wa Ubangiji ɗaukaka da kuma ƙarfi.
8
Ku ba wa Ubangiji ɗaukakar da ta dace da sunansa; ku kawo sadaka ku kuma zo cikin filayen gidansa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options