Skip to content
Zabura 95:9-11

Zabura 95:9-11

9
inda kakanninku suka gwada suka kuma jarraba ni, ko da yake sun ga abin da na yi.
10
Shekara arba’in na yi fushi da wancan tsara; na ce, ‘Su mutane ne waɗanda zukatansu suka kauce, kuma ba su san hanyoyina ba.’
11
Saboda haka na yi rantsuwa cikin fushina, ‘Ba za su taɓa shiga hutuna ba.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options