Skip to content
Zabura 94:22-23

Zabura 94:22-23

22
Amma Ubangiji ya zama kagarata, Allahna kuma dutsen da nake samun mafaka.
23
Zai sāka musu saboda zunubansu yă kuma hallaka su saboda muguntarsu; Ubangiji Allahnmu zai hallaka su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options